">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Gwamnaitn Amurka Bata Zargin Pantami Da Ta’addanci

by Abubakar Ismail kankara
April 12, 2021
in Sport Stories
0
Gwamnaitn Amurka Bata Zargin Pantami Da Ta’addanci
Share on FacebookShare on Twitter
">

Labarin zargin Ministan Sadarwanda Dr Isah Ali Pantami kasancewa cikin jerin mutunen da Amurke ke nema saboda daukar nauyin ta’addanci, ya tayar da kura matuka. Daga bisani ya bayyana cewa labarin ba shi da tushe.

Binciken Aminiya ya gano cewa babu ko da kalmar Pantami, ballantana wani mutum mai suna Isa Ali, ko Isa Ibrahim, a cikin jerin mutum 45 da hukumomar tsaro ta FBI ta Amurka take nema ruwa a jallo kan zargin ayyukan ta’addanci a cikin kasar ko a kasashen duniya.

Kafar intanet ta Independent da ta wallafa labarin da ya bayyana cewa shaci-fadi ne, ta ambato wani hadimin Pantami -wanda ba ta bayyana sunansa ba- yana karyata rahoton a matsayin labarin kanzon kurege.

”Wannan yunkuri ne kawai na cin mutunci da kuma cin zarafin addinin da akidar mutum. Gwamnatin Amurka ba ta zargin sa da komai,” inji hadimin Ministan cikin bacin rai ga Independent da ta wallafa labarin karyar.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Sashen Hausa na BBC ya ruwaito kakakin Ministan, Misis Uwa Suleiman, ta tana cewa, “an buga labarin ne da zummar ɓata sunan ministan.

“Ta ce wasu mutane ne da suka rasa yadda za su bullo wa Pantami domin su muzanta shi – shi ne suka fake da ƙirƙirar labarin.”

Bayanan na zuwa ne bayan labarin da wasu kananan kafafen shafukan labaran intanet a Najeriya suka wallafa cewa Amurka ta sanya sunan Pantami a cikin jerin mutanen da take zargi da daukar nauyin ayyukan ta’addanci, saboda akidar Salafiyya da yake bi.

Kafin nada shi matsayin Minista, Pantami ya kasance shahararren mai wa’azin Musulunci.

">

Hakan, a cewar labarin da karyarta ne Indepent, ya sa Amurka ke zargin ra’ayoyinsa na da alaka da kungiyar Al-Qaeda kuma yana da kusanci da da tsohon Shugaban Boko Haram wanda jami’an tsaro suka kashe, Mohammed Yusuf.

Sai dai kuma tuni hadiman Ministan suka karyata rahoton a matsayin kanzon kurege.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Zanyi kokarin samar da tsaro a Karamar hukuma Ta – Barista Esther

Zanyi kokarin samar da tsaro a Karamar hukuma Ta - Barista Esther

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In