">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 18, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Ganduje Ya Cancanci Yabo Kan Yaki Da Rashawa —Tinubu

by Abubakar Ismail kankara
March 29, 2021
in Uncategorized
0
Ganduje Ya Yaba Wa Kansilan Da Ya Nada Mataimaka 18 A Jihar Kano
Share on FacebookShare on Twitter
">

Jagoran jam’iyyar APC na Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yaba wa Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, bisa abin da ya kira karfafa yaki da cin hanci a jihar.

Tinubu ya yaba wa Ganduje ne a lokacin kaddamar da ofishin Hukumar Karbar Koke-koken Jama’a da Yaki da Rashawa ta Jihar, a Kano ranar Lahadi.

“’Yan uwana ’yan Najeriya da sauran al’umma masu son ganin Najeriya da ma Afirka sun yi rabu da rashawa, yau rana ce ta musamman da aka ware domin cimma wannan muradi,” inji shi.

Ya ce samar da makamantan gine-gine na da muhimmiyar rawar da za su taka wajen kare martabar Najeriya a idon duniya a matsayin kasar da “ta yi bankwana da rashawa”.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Da yake mayar da jawabi, Ganduje ya yaba wa Shugaban Hukumar Barista Rimingado, yana mai ba da tabbatar bayar da duk gudunmuwar da ake bukata domin hukumar ta kai ga nasara.

Tsohon Gwamna Legas din, wanda ake hasashen zai nemi takarar Shugaban Kasa a 2023,  ya ziyarci Kano ne domin halartar taro na 12 da aka shirya na bikin zagayowar ranar haihuwarsa.

A ranar Lahadin, Tinubu ya ziyarci Fadar Sarkin Kano, bisa rakiyar Gwamna Ganduje, a ranar Litinin kuma ake sa ran zai gana da sarakuna, ina da ranar ce za su yi Taron Majalisar Sarakunan Arewacin Najeriya.

Kafin zuwansa Kano, jagoran jam’iyyar ta APC ya ziyarci Jihar Katsina inda ya jajanta wa ’yan kasuwar da suka yi asara sakamakon gobarar da aka samu a Babbar Kasuwar Katsina, ya kuma ziyarci Fadar Sarkin Katsina domin gaisuwar ban girma.

Kafin zuwansa Katsina, sai da halarci Taron Shekara-shekara na Gidan Arewa da ke Kaduna inda ya yi jawabi.

">

Tun gabanin ziyararsa Kano ake ce-ce-ku-ce inda wasu matasan Kano suka yi wa gwamnan jihar kashedi da cewa kada ya sake a yi taron bikin cikar Tinubu shekaru 69 a Gidan Gwamnatin Jihar.

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Harin Kagara: An Sake Bude Makarantu A Neja

Mun kama dan shekara 70 da ke kai wa 'yan Boko Haram kwaya - NDLEA

Da Ɗumi-Ɗumi: Kali Video Ɗaliban Kagara Da aka Sako

Harin Kagara: An Sake Bude Makarantu A Neja

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In