">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Gwamnonin Najeriya Musamman Na Arewa Sune Matsalar Tsaron Kasarnan – IBB

by Abubakar Ismail kankara
March 5, 2021
in Celebrity, Technologies
2
Gwamnonin Najeriya Musamman Na Arewa Sune Matsalar Tsaron Kasarnan – IBB
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

Sojoji Sun Tarwatsa Maboyar Turji, Kashe ‘Yan Ta’adda 25

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

">
">

 

Biyo bayan kone gidaje sama da 70 da kuma kwashe mutane sama da 60 da ‘yan Bindiga suka kumayi a jihar Zamfara, tsohon shugaban kasar Najeriya na mulkin Soja Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya kara nanata maganarsa.

Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya kara tabbatar wa da shugaba Buhari cewa matsalar rashin tsaron kasar nan da aketa fama da ita gwamnonin kasar nan ne fa.

Babangida ya kara da cewa matukar shugaba Buhari bai bullowa gwamnonin kasar nan ta bayan Gida ba to tabbas za su jefa kasar nan cikin halin da shi kansa bai taba tsammani ba a karkashin mulkinsa.

Babangida ya ce dole sai shugaba Buhari ya tilastawa gwamnonin kasar nan musamman na Arewa cire siyasa a lamarin tsaron kasar nan in ba haka ba kuma za ai ta yin tufka da warwara ne kawai.

Babangida ya ce duk wani mataki da gwamnatin Tarayya za ta dauka akan lamarin tsaron kasar in dai ba a tura kaso 70 daga cikin 100 na matakin da za a dauka akan gwamnonin kasar nan musamman na Arewa ba, to ci gaban mai hakan’ rijiya za ai ta yi kawai.

Daga Kabiru Ado Muhd

Madogara: Jaridar Mikiya

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

sansanonin ‘yan ta’adda

Sojoji Sun Tarwatsa Maboyar Turji, Kashe ‘Yan Ta’adda 25

by Abubakar Ismail kankara
January 12, 2025
0

Rundunar Sojin Nijeriya ta ce ta kashe ‘yan ta’adda 25 da jikkata 18 da tarwatsa sansanonin ‘yan ta’adda a Jihar...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Next Post
Muna Da Rahotannin Sirri Na Masu Ɗaukar Nauyin ‘Yan Bindiga – Fadar Shugaban Kasa

Buhari ya aminta zai biya Bilyan N4.75bn ga dillalan shanu dana abinci amatsayin diyya.

Kotu ta dakatar da yin muƙabalar Sheikh Abduljabbar da Malaman Kano

Kotu ta dakatar da yin muƙabalar Sheikh Abduljabbar da Malaman Kano

Comments 2

  1. Zaharadeen Salihu says:
    4 years ago

    zahradeensalih01@gmail.com

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In