">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Masarautar Gaya Ta Sauke Wazirinta

by Abubakar Ismail kankara
June 19, 2025
in Labarai
0
Masarautar Gaya
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Masarautar Gaya da ke jihar Kano a arewacin Najeriya ta sanar da cire Alhaji Usman Alhaji daga mukaminsa na Wazirin Gaya.

Wannan mataki na masarautar ya fito ne daga wata sanarwa da mai magana da yawun masarautar, Munzali Muhammad Hausawa, ya fitar a yammacin Laraba, inda aka bukaci jama’a da su dauki batun da muhimmanci tare da yin abin da ya dace.

A cewar wata wasika da aka tura wa Alhaji Usman Alhaji, wanda kuma ya taba rike mukamin Sakataren Gwamnatin Jihar Kano a zamanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, masarautar ta bayyana cewa ta janye sarautar ne saboda wasu dalilai masu muhimmanci da ba za a iya watsar da su ba, kuma saukar ta fara aiki nan take.

Sakataren Masarautar Gaya, Alhaji Bello Halilu, ya bayyana godiyar masarautar ga Alhaji Usman Alhaji bisa irin gudunmawar da ya bayar lokacin da yake rike da mukamin Wazirin Gaya, musamman wajen tallafawa harkokin masarauta da ci gaban al’adu da tarihi.

RelatedPosts

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

Sanarwar ta kara da cewa wannan sauyi wani bangare ne na kokarin masarautar wajen kare mutunci da martabar sarauta da kuma tabbatar da daidaito da al’adun gargajiya da suka ginu bisa tarihi da tsari.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYOMU A FACEBOOK 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

by Humaira Muhammad
July 30, 2025
0

Babbar Kotun Jihar Katsina mai lamba 9, karkashin jagorancin Mai Shari’a I.I. Mashi, ta yanke hukuncin kisa ga mutum biyu...

cutar gastroschisis

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

by Abubakar Ismail kankara
July 30, 2025
0

Kasa da sa’o’i 24 da haihuwarsa, jariri mai suna Salisu Sale wanda aka haifa da cutar gastroschisis – wata larura...

ambaliya

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

by Abubakar Ismail kankara
July 25, 2025
0

Biyo bayan hasashen da Hukumar Yanayi ta Ƙasa (NiMet) da Hukumar Kula da Ruwa ta Ƙasa (NIHSA) suka fitar, wanda...

Jamil Mabai

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

by Abubakar Ismail kankara
July 19, 2025
0

A wani mataki na ƙarfafa shugabanci da inganta hanyoyin sadarwa tsakanin gwamnati da al’umma, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar...

Next Post
Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Fashewar Bam a Gidan Yan Gwan-Gwan Yayi Sanadiyar Mutuwar Mutane 5 da Jikata Wasu Da Dama A Kano.

Fashewar Bam a Gidan Yan Gwan-Gwan Yayi Sanadiyar Mutuwar Mutane 5 da Jikata Wasu Da Dama A Kano.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In