">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, August 14, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Sallar Layya: Cinkoso Ya Rike Dubban Matafiya a Hanyar Abuja-Kano

by Abubakar Ismail kankara
June 5, 2025
in Labarai
0
Sallar Layya: Cinkoso Ya Rike Dubban Matafiya a Hanyar Abuja-Kano
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Hukumar Kiyaye Hadurran Hanya ta Ƙasa (FRSC) ta fitar da gargadi ga direbobi da fasinjoji da ke amfani da hanyar Abuja zuwa Kaduna, musamman a gabanin bukukuwan Sallah, da su kiyaye dokokin zirga-zirga bayan da wani hadarin tanka ya haddasa cunkoson da ya katse zirga-zirga a hanyar gaba ɗaya.

Rahoton ya nuna cewa hadarin ya faru ne kimanin kilomita biyu bayan garin Jere, kusa da ƙauyen Katari, inda wata tanka ta yi hatsari a babban titin Abuja-Kaduna, wanda ke ɗaya daga cikin manyan hanyoyin da ke haɗa babban birnin tarayya da arewacin ƙasar, musamman jihar Kano.

A cikin wata sanarwa da FRSC ta fitar, ta bayyana cewa:

“Cunkoson ya faru ne sakamakon hatsarin da ya haɗa da wata tanka a kusan kilomita biyu bayan Jere, kusa da ƙauyen Katari. Ana shawartar direbobi da su kasance masu lura da hanya, su bi dokokin hanya da kuma kaucewa tsallaka layi. Jami’anmu na FRSC suna wurin suna ƙoƙarin cire cikas domin dawo da zirga-zirga yadda ya kamata.”

Cunkoson ya kara dagula lamarin da jama’a ke fuskanta a titin, inda da dama daga cikin fasinjojin da ke kan hanyar sun nuna damuwarsu, suna koka da cewa aikin gyaran hanya da aka fara tun lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bai kammala ba har yanzu.

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

Wani fasinja da aka yi hira da shi ya ce:

“Mun makale sama da awa uku! Ba mu san lokacin da za mu isa ba.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

by Humaira Muhammad
July 30, 2025
0

Babbar Kotun Jihar Katsina mai lamba 9, karkashin jagorancin Mai Shari’a I.I. Mashi, ta yanke hukuncin kisa ga mutum biyu...

cutar gastroschisis

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

by Abubakar Ismail kankara
July 30, 2025
0

Kasa da sa’o’i 24 da haihuwarsa, jariri mai suna Salisu Sale wanda aka haifa da cutar gastroschisis – wata larura...

ambaliya

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

by Abubakar Ismail kankara
July 25, 2025
0

Biyo bayan hasashen da Hukumar Yanayi ta Ƙasa (NiMet) da Hukumar Kula da Ruwa ta Ƙasa (NIHSA) suka fitar, wanda...

Jamil Mabai

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

by Abubakar Ismail kankara
July 19, 2025
0

A wani mataki na ƙarfafa shugabanci da inganta hanyoyin sadarwa tsakanin gwamnati da al’umma, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar...

Hotuna: Rundunar Tsaro Ta Ragargaza Ƴan Ta’adda da Sansaninsu a Borno

by Abubakar Ismail kankara
July 7, 2025
0

A wasu hotuna da rundunar sojin Najeriya ta fitar, an nuna yadda dakarunta suka samu nasarar kashe ƴan ta’adda da...

Fursunoni

Fursunoni 58 Sun Rubuta Jarabawar NECO A Gidan Yarin Kano

by Abubakar Ismail kankara
July 7, 2025
0

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa (NCoS) reshen jihar Kano ta bayyana cewa fursunoni 58 ne suka zana...

Next Post
Jami’ar Usmanu Danfodiyo

Farfesa Na Jami’ar Usmanu Danfodiyo Ya Rasu Yana Jiran Taimakon Kudin Magani

Sojojin Najeriya Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram

Sojojin Najeriya Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In