">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Yadda gasar karatu ke bunkasa ilimi a jahar kaduna

by Abubakar Ismail kankara
February 21, 2023
in Uncategorized
0
Yadda gasar karatu ke bunkasa ilimi a jahar kaduna
Share on FacebookShare on Twitter
">

La’akari da kalubalen da ilimi ke fuskanta a arewacin Najeriya, kungiyar Universal Writers and Authors ta bazama wajen kalubalantar koma bayan da ilimin ke fama da shi, tareda inganta ilimi ta hanyar fiddo da sabbin tsare tsare ta hanyar shirya gasa a fanin rubutun zube da harshen turanci ga yara yan sakandare.

Kungiyar dai na shirya gasar ne shekara shekara domin tabbatar da yaduwar ilimi mai inganici wanda zai baiwa kowan ne bangare karin inganci da kuma kulawa ta musan domin ci gaban ilimi baki daya.

A gasar da kungiyar ta shirya a zangon karatu na shekarar 2022/2023 wanda aka yiwa lakabi da “UWA 2022/2023 English Language Competition” Makarantar Olive International Schools ce ta yi nasarar lashe ta a zagaye na farko wanda aka kammala ranar 19 ga watan Faburairun shekarar 2023.

Da ya ke tofa albarkacin bakin sa bayan kammala gasar a jahar kaduna, shugaban kungiyar Malam Abdulazeez Alhassan ya nuna farin cikin sa akan yadda daliban makaratun da suka fafata a gasar suka nuna hazaga da kuma gogewa wajen amsa tambayoyi duk da karancin shekaru da da wasu dalibai ke shi a garsar harshen Turanci.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

“Lalai wannan ya nuna cewa dukanin gasar da muke shirya wa a duk shekara na kara inganta ilimi da kuma kwarewar malamai da dagewar masu makarantu don ganin dalibai ko yaran gobe sun sama ilimi mai inganci a arewacin najeriya.”

“Duba da sakamakon gasar inda makarantar Olive International ta samu maki mafi yawa har ta yi nasara lashe na daya a zagayen farko, ya yin da kuma Iman Academy da Salfanamoh College da Iman Exclusive da Kuma Iman International suka zo mataki na 2, 3, 4, da kuma 5.”

“Sakamakon ya tabbatar da cewa kokarin da muke yi a kungiyar Universal Writers and Authors na kalubalantar koma bayan ilimi a yankin arewacin Najeriya na samun nasara matuka.”

“Hakan kuma zai kara mana hazaka da zage damtse wajen ganin yaran da basa zuwa makaranta sun koma tareda baiwa makarantu da malamai horo wajen samar da ilimi mai inganci domin jama’a da kasa su amfana.”

“Kafin wannan lokacin, a kungiyar mu, ko yaushe muna cikin baƙin ciki sabida karuwar yaran da ba sa zuwa makaranta da ƙarancin bada ilimi mai inganci a makarantu da dama; daya daga cikin dalilin da ya Kara karfafa mana gwiwa wajen dagewa don tabbatar da ingantaccen ilimi ta re da sake farfado da martabar karatu da rubutu da aka rasa a tsakanin ɗaliban da kuma makarantun sakandare.”

">

“Duk da cewa muna gode wa ma’aikatar ilimi ta Jihar Kaduna bisa yadda ta ke shiga shirye-shiryen mu a kullum don ganin mun cimma manufofin mu na inganta ilimi, amma akwai bukatar gwamnatoci da sauran hukumomin da abin ya shafa, musamman kungiyoyin farar hula, su hada kai da tallafa wa ayyuka irin namu.”

Daily Episode Hausa

">

Kubiyomu A Facebook, Twitter, Instagram da Youtube

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Atiku Ya Kada Tinubu, Kwankwaso A Jahar Katsina

Atiku Ya Kada Tinubu, Kwankwaso A Jahar Katsina

Timubu Yayi Nasarar Lashe Zaben Shugaban Kasar Najeriya – INEC

Timubu Yayi Nasarar Lashe Zaben Shugaban Kasar Najeriya - INEC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In