">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Friday, October 10, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Yadda Malama Fatima Ke Fafutukar Inganta Rayuwar Marayu Da Ilimi, Sana’o’i

by Abubakar Ismail kankara
February 4, 2023
in Uncategorized
0
Marayu
Share on FacebookShare on Twitter
">

Taimakakon marayu da marasa Karfi na Daya daga cikin manyan ayyukan alkhairi da ake so al’umma su yawauta yin su.

Hakan ne ta sa Malama Fatima Adam Ismail ta tashi tsaye wajen Samar da wata cibiya da ke a gundumar Rigasa na karamar hukumar Igabi ta Jahar kaduna, don samarwa irin wadan nan Yara (Marayu) ilimi da Kuma koya musu sana’oi dogaro da kai kyauta.

Dalibai Mata

Kokarin ta na inganta rayuwar yaran nazuwa a daidai kan gabar da Dinkin Duniya Tafitarda kididdgar yawaitar yara kanana marasa zuwa makaranta ya haura kimanin yara millian ashiri, kididdgar da ta nuna cewar akalla acikin yara daya daga cikin yara goma da basa zuwa makaranta a duniya ‘yan najeriya ne.

Dukda cewa gwamnatin tarayyar Najeriya da Kuma na jahohi sun mike tsaya wajen shawo kan matsalar ta hanyar fitar da tsare tsare dakuma ware makudan kudade don kashewa bangaren illimi a fadin kasar.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Saidai wancan muradu na gwamnatin Najeriya da kuma burin da ta ke shi akan ilimi zai samu nasara idan aka samun yawaitar masu kokari a cikin al’umma irinsu Malama Fatima da sauran kunguyiyi da ke taimakama bangaren illimi da al’umma Baki daya.

Kamar yadda jaridar Daily Episode ta tattaro daga bayanan malama Fatima, akwai yara marayu da Kuma wadanda iyayen su Basu da karfi akalla guda sittin da bakwai da ke karatun kyauta a karkashin kulawarta, da kuma taimakon wasu bayin Allah.

Wanda sakamakom wanan taimakon ya sa al’umma da dama ke tururuwan zuwa naiman taimako a wajenta.

Marayu
Malam Fatima Adam Ismail

A cewar ta, “yanayin da yara kanana keshiga sakamakon rashin zuwa makaranta yasa ni jajircewa wajen inganta rayuwar su, wanda hakan ya haifar da kungiyar Zam-zam foundation daga bisani kuma Allah yabamu damar bude makaranta mai suna Adam Bin Mahmud”.

“Idan muka lura acikin shekarun nan, illimi na ci gaba da samun koma baya, a sakamakon karancin gata ko rashin hali wanda ke kawo tsaiko ga karatun yara musanman ‘ya’ya mata da ake kaiwa aikatau ko yawon tallace-tallace ko kuma aurar da su da ake yi ba tare da sun samu isashen ilimi zaman sa ba”.

Kuma ni nafi ganin alfanun iyaye su dage wajen bawai ‘ya’yan su illimi sabida sune manyan gobe kuma tarbiya za su yi wa ‘ya’yan su, idan basu samu isashen ilimi ba, taya za su san alfanunshi kuma subada tarbiya mai inganci?.”

Malama Fatima ta ci gaba da cewa “bawai iya ‘ya’ya matane kadai yadace akai makaranta ba, domin yaya maza ma sunfi shiga hadari sakamakon rashin ilimi da kuma barin gidajen iyayen su abcikin karancin shekaru a wanan zamanin”.

“Dukda cewa wasu ana kaisu alamajirci, shima kuma yana tauyesu tafannin rashin samun ilimin zamani, da kuma sanadin duba da kyara da rashin baiwa almajirai dama da kowane bangare keyi”.

">

“Za ka samu yawan cin yaran da ke yawo babu ilimi ko sana’a wasu nada iyaye, wasu kuma marayu ne anma yan uwanbsu sunbar su haka, wanan ya za ma wajibi mudage domin gina rayuwar su kafin sufi karfin mu.

Idan kaduba, mu azamaninmu ‘ya’ya mata basa zuwa boko sabida iyayen mu ba su gamsu da karatunba, anma yanzu yazama wajibi”.

“Idan ban mantaba, wanan dalilin ne yataka rawar gani wajen bude makarantar nan tamu, kuma cikin ikom Allah gashi har an shekara, kuma karatu na ci gaba na boko da kuma na addini”.

">

Da ta ke jawabin bangajiya wajen taron cika shekara daya da makarantar ta Adam Bin Mahmud ta shirya, Malama Fatima ta yiwa Allah godiya ta re da mika sakom godiya ga al’umma bisa irin goyon bayan da suke baiwa makarantar don ganin ta inganta rayuwar yaran.

Marayu
Sheikh Dr Ahmed Gumi

Taron dai ya samu halartar manyan Baki ciki harda baban malamin addinin musulunci Sheikh Dr Ahmad Gumi inda ya ja hakalin jama’a don dagewa wajen bawai ‘ya’yan su ilimi, ganin yadda ya ke taka rawa a rayuwar duniya da lahira.

A cewarbsa, yazama wajibi a dukufa wajen inganta rayiwar yara da kuma tsaron al’umma ta hanyar bada ilimi mai inganci.

DAILY EPISODE HAUSA

KUBIYO MU A FACEBOOK,TWITTER, YOUTUBE DA INSTAGRAM

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Hardship: Northern Youth Calls for Postponement of 2023 General Elections

Hardship: Northern Youth Calls for Postponement of 2023 General Elections

Yadda gasar karatu ke bunkasa ilimi a jahar kaduna

Yadda gasar karatu ke bunkasa ilimi a jahar kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In