">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, August 14, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Dan Jarida haifaffen Katsina, Jamil Mabai Yayi Nasarar Shiga Cikin Jerrin Yan Jaridun Da Za’a Karama A Africa

by Abubakar Ismail kankara
February 6, 2022
in Sport Stories
0
Dan Jarida haifaffen Katsina, Jamil Mabai Yayi Nasarar Shiga Cikin Jerrin Yan Jaridun Da Za’a Karama A Africa
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

">

Jamil Ismail Mabai, haifaffen Katsina dan jarida mai zaman kansa kuma mawallafin jaridar Click, yayi nasarar shiga cikin jerrin yan jarida da aka zaba don karamawa ta Gatefield’s People Journalism Prize for Africa 2021 Nominees.

A cewar PJPA, Jamil dan jarida ne mai zaman kansa wanda labaransa suka bankado ta’asar da ake yi a yankin Arewa maso Yamma a Najeriya dukda hatsarin da ke tattare da shi.

Mabai, wanda shi ne dan jarida na farko daga Katsina da Arewacin Najeriya da aka zaba, an zabe shi ne a matsayin daya daga cikin manyan ‘yan jarida wadanda suka kware wajen aiki tukuru ba tare da gajiyawa ko tsoro ba, kuma suka bankado tare da fallasa boyayyun gaskiya da ke faruwa a yankin Arewa maso Yamma da yake fama da matsalar matsalar tsaro dakuma koma baya wajen cigiban kasa..

Garfield-backed People Journalism Prize for Africa (PJPA) karamawace dake tallafawa da karama yan jarida da masu kare rajin bil’adama a nahiyar africa.

Ko da yake wannan ita ce shekara ta 3, da ita PJPA ta karrama ‘yan jarida, masu kare hakkin bil’adama, da masu kare  rajin dan adam da dai sauransu, a Afirka bisa ayyukan sadaukar da kai a fannonin sana’o’insu daban-daban.

Sauran wadanda aka zaba daga Najeriya sun hada da Laila Johnson Salami, Samuel Ogundipe, Sandra Ezekwesili, da Irene David-Arinze, yayin da Daneel Knoetze/View Finder (Afirka ta Kudu), Naipanoi Lepapa (Kenya), Manasseh Azure Awuni (Ghana), Lucy Kassa (Ethiopia) , da Elizabeth Merab (Kenya)

Ana sa ran za a bai wa wadanda suka ci kyautar Gatefield’s Journalism Prize for Africa kudi dala $1,500, jimlar dala 3,000 a matsayin ladan kudi ga ‘yan jarida da suka yi nasara.

DAILY EPISODE HAUSA

KUBIYO MU A FACEBOOK & TWITTER

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Afcon 2021

Afcon 2021: Senegal ta lashe gasar cin kofin Afrika ta Afcon

RAYIWAR YAN AREWA A KUDU

RAYIWAR YAN AREWA A KUDU

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In