">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Mun shigo da Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal, da sauransu don cin zaben 2015, bayan zabe, sun ki Komawa – Kawu Baraje

by Abubakar Ismail kankara
March 3, 2021
in Best Store, Technologies
3
Mun shigo da Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal, da sauransu don cin zaben 2015, bayan zabe, sun ki Komawa – Kawu Baraje
Share on FacebookShare on Twitter
">

Abubakar Kawu Baraje ya gano asalin matsalar rashin tsaro a kasar zuwa kwararar Fulani daga kasashe makwabta kamar Saliyo, Mali, Senegal, Niger da Chadi da aka shigo da su kasar domin gudanar da zaben a shekarar 2015.

Ya fadi haka ne a Ilorin a wani bangare na ayyukan cika shekaru 70 da haihuwa.

Ya kuma goyi bayan shirye-shiryen taimakon kai da kai da gwamnonin kudu maso yamma suka yi, inda ya bayyana cewa martanin da Sunday Igboho ya yi wa lamarin makiyaya ya zama dole saboda Gwamnatin Tarayya ta gaza a babban nauyin da ya rataya a wuyanta na kare rayuka da dukiyoyi.

Baraje ya ce jam’iyya mai mulki bata lokaci ne kawai.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

A cewar tsohon shugaban na PDP, wanda kuma ya taba yin sakataren jam’iyyar na kasa, shugaban bangaren da ya balle na PDP wanda ya kafa ginshikin jam’iyyar mai mulki a yanzu, mazajen Fulani da ke haddasa fitina a kasar ba ‘yan asalin Najeriya ba ne.

“Ba tambayar da ta dace muke yi ba kan yadda Fulanin da muke rayuwa tare da su suka zama hatsari kwatsam.

“Dole ne kuma mu nemi yadda suka yi amfani da bindigoginsu,” tsohon shugaban jam’iyyar ya tambaya.

Baraje ya ce bafulatanin da ke yin barna a kasar ba Fulanin Najeriya ba ne. “Hukumomin tsaro ba su bude baki kan yanayin matsalar ba.

">

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Hadin Kan Gwamnonin Arewa Da Sasanci Da Ýan Ta'adda Zai Kawo Zaman Lafiya - Masana

Sasanci Da Ýan Ta’adda Da Hadin Kan Gwamnoni Zai Kawo Zaman Lafiya – Masana

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

Shugaba kuma mawallafin jaridar Blueprint, Muhammad Idris, ya bayyana cewa sasanci da ýan ta'adda da kuma samun daidaiton ra'ayi tsakanin...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Next Post
A Kashe Sunday Igboho, Wata Boko Haram Zai Kirkira A Kudu  – Pasto Iginla Ga Buhari

A Kashe Sunday Igboho, Wata Boko Haram Zai Kirkira A Kudu  - Pasto Iginla Ga Buhari

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Himmatu Wajen Yaki Da Boko Haram Ba  – Zulum

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Himmatu Wajen Yaki Da Boko Haram Ba  - Zulum

Comments 3

  1. Muhammad Ado says:
    4 years ago

    Weldon, mun gode

    Reply
  2. Harriet says:
    4 years ago

    I Allah ba’a zalumin koba

    Reply
  3. HASSAN ABUBAKAR says:
    4 years ago

    Ashe kune kuka kawo mana matsala a Najeriya

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In