">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 9, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Lamarin Tsaro a Arewa: Gwamnonin Arewa da Sarakunan Gargajiya suna Taro a Kaduna.

by Abubakar Ismail kankara
February 25, 2021
in Technologies
0
Lamarin Tsaro a Arewa: Gwamnonin Arewa da Sarakunan Gargajiya suna Taro a Kaduna.
Share on FacebookShare on Twitter
">
">
  • Lamarin Tsaro a Arewa: Gwamnonin Arewa da Sarakunan Gargajiya suna Taro a Kaduna…

Ana dai cigaba da gudanar da taro ne Yau 25/02/2021 a Kaduna akan harkar tsaro karkashin Jagorancin kungiyar Gwamnonin jihohin Arewa wadda Gwamnan Jihar Plateau Simon Lalong ke jagoranta, taron yana gudana ne a fadar gwamnatin Jihar Kaduna.

Makasudin taron dai shine tattauna matsalar tsaro a yankin na Arewa taron ya samu halartarcin shugaban majalisar dattawa Senator Ahmed Lawan da Gwamnonin jihohin Arewa Goma Sha Tara Sai Shugaban Maaikatan fadar Shugaban Kasa Ambassador Ibrahim Gambari da kuma mai bawa shugaban kasa shawara akan harkokin tsaro Babagana Mongunu.

Sauran sun hada da Ministan yada Labarai Alhaji Lai Muhammed da Sufeto janaral na rundunar Yansandan Muhammed Ibrahim Adamu da shugaban hukumar Jami’an tsaron farin kaya Yusuf Bichi.

Suma dai Sarakunan Gargajiya ba’a barsu baya ba sun halarci taron karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad na Biyu Sai Sarkin Katsina Alh. Abdulmumin Kabir Usman da Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero dama Sarkin Zazzau.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Anyi taron ne domin samun mahita ta dindindin akan harkokin tsaro da suka tabarbare, musamman matsalar garkuwa da mutane, hare hare da sauran su, hade da samar wa da matasa aikin yi.

">

Taron dai zai kwashe kwana biyu ana gudanar dashi inda ake sa ran kammala shi a gobe, Juma’a Idan Allah ya kaimu.

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Da dumi dumi Boko Haram sun Sace fasinjojin mota a Hanyar Maiduguri Zuwa damaturu.

Da dumi dumi Boko Haram sun Sace fasinjojin mota a Hanyar Maiduguri Zuwa damaturu.

Dole kuyi Rijistar Katin Zama Dan Asalin jihar kaduna zuwa 1ga mayu ~Inji Gwamnatin Jihar kaduna

Dole kuyi Rijistar Katin Zama Dan Asalin jihar kaduna zuwa 1ga mayu ~Inji Gwamnatin Jihar kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In