">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Shehu Sani

by Abubakar Ismail kankara
February 25, 2021
in Accessory, Digital Life, Science, Technology, Uncategorized
0
Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Shehu Sani
Share on FacebookShare on Twitter
">
">
">

Tsohon Sanatan Jihar Kaduna Sanata Shehu Sani, ya soki lamirin majalisar Dattawa ƙarƙashin jagorancin Shugaban Majalisar Ahmad Lawan bisa tantance tsoffin Shugabannin tsaro da ta yi a matsayin jakadun Najeriya.

A cikin wani sakon da ya wallafa bayan an tabbatar da tsofaffin shugabannin hafsoshin soji a matsayin jakadu da shugaba Buhari ya nada, tsohon sanatan cikin raha ya ce za su “su gode wa Allah cewa ba su yi karo da majalisar dattawa a karkashin Bukola Saraki ba”.

Kwamared Shehu Sani ya shiga cikin ayarin masu sukar naɗin tsoffin Shugabannin tsaron ne, yayin da magoya bayan tsohon hafsan tsaro, Gabriel Olonisakin; tsohon shugaban hafsin soji, Tukur Buratai; tsohon Shugaban Sojojin Sama, Abubakar Sadique da kuma tsohon Shugaban Sojojin Ruwa, Ibok Ibas, suke murnar majalisa ta tantance gwanayen nasu.

‘Yan Najeriya da dama sun soki lamirin Shugaban ƙasa Buhari na bayar da sunayen tsoffin Shugabannin tsaron a matsayin jakadu, hakazalika Majalisar dattawa na cigaba da fuskantar suka sakamakon amincewa da ta yi dasu.

RelatedPosts

Majalisar Wakilai Za Ta Tattauna Kan Kudirin Gyaran Haraji

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

EFCC Ta Kama Jami’an Haraji 5 Kan Satar Biliyan 1.2 a Katsina

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

Tsoffin Shugabannin tsaron dai ana musu kallon ba su taɓuka komai ta fuskar samar da tsaro a Najeriya a tsawon wa’adin shekarun da suka ɗauka a fagen aiki. Inda da dama ake ganin sha’anin tsaro ya kara taɓarɓarewa har ake kallon gara jiya da yau.

DAILY EPISODE

BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Kan Kudirin Gyaran Haraji

Majalisar Wakilai Za Ta Tattauna Kan Kudirin Gyaran Haraji

by Abubakar Ismail kankara
February 12, 2025
0

Majalisar wakilai za ta ci gaba da muhawara kan kudirin gyaran haraji da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar...

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

Hukumar Tattara Haraji

EFCC Ta Kama Jami’an Haraji 5 Kan Satar Biliyan 1.2 a Katsina

by Abubakar Ismail kankara
January 14, 2025
0

Daga: Muhammad Aminu Kabir Hukumar Dake Yaƙi Da Ta'annuti Ga Tattalin Arzikin Ƙasa Cin Hanci Da Rashawa EFCC Ta Kama...

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Gobara Ta Lalata Sama da Gidaje 10,000 a California, Mutane 7 Sun Mutu Jami'ai a birnin Los Angeles sun ce...

Bama-baman Lakurawa Ne Suka Kashe Mutane A Silame Ba Harin Sojoji Ba – Sojoji.

Bama-baman Lakurawa Ne Suka Kashe Mutane A Silame Ba Harin Sojoji Ba – Sojoji.

by Abubakar Ismail kankara
December 29, 2024
0

Rundunar sojin Najeriya ta ce bama-baman da Lakurawa suka ajiye a ƙauyukan da sojojin suka kai wa hari ne suka...

Hadin Kan Gwamnonin Arewa Da Sasanci Da Ýan Ta'adda Zai Kawo Zaman Lafiya - Masana

Sasanci Da Ýan Ta’adda Da Hadin Kan Gwamnoni Zai Kawo Zaman Lafiya – Masana

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

Shugaba kuma mawallafin jaridar Blueprint, Muhammad Idris, ya bayyana cewa sasanci da ýan ta'adda da kuma samun daidaiton ra'ayi tsakanin...

Next Post
Ban sake yankar katin Shiga jam’iyyar APC ba – Yar Atiku Abubakar

Ban sake yankar katin Shiga jam’iyyar APC ba – Yar Atiku Abubakar

Akwai Yiwuwar Gwamnoni Su Yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga

Akwai Yiwuwar Gwamnoni Su Yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In