">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Friday, October 10, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

2023: Hon J.Man Ya Ayana Kudurin Takarar Majalisa

by Abubakar Ismail kankara
February 28, 2022
in Labarai
0
zaben 2023

Malam Fatima Adam Ismail

Share on FacebookShare on Twitter
">

Hon. Jamilu Yahaya Kankara wanda aka fi sani da Hon J. Man (Na Matasa) a karshe ya amince ya shiga takarar zaben 2023 karkashin jam’iyyar adawa ta PDP.

Hon J. Man ya bayyana shirinsa na tsayawa takarar dan majalisa mai wakiltar mazabar Kankara a majalisar dokokin jihar Katsina a wata tattaunawa da ya yi da wakilin Daily Episode.

A cewarsa, an yanke wannan shawarar ne bayan tuntuba mai yawa, kiraye-kiraye da dama, da kuma amincewa daga kungiyoyi masu zaman kansu, daidaikun jama’a, kungiyoyin dalibai, da kungiyoyin goyon bayan siyasa kan burinsa.

Idan dai za a iya tunawa J.man ya tsaya takarar dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kankara a zaben 2019, wanda Hon. Mamman Sani wanda ya kasance tsohon Shugaban karamar Humar Kankara kuma tsohon dan majalisar wakilai ne yayi nasara da kuri’u goma sha daya kachal.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Sai dai ya kara tabbatar wa da masu zabe, wakilan jam’iyya, da masu ruwa da tsaki a kan aniyarsa ta bayar da tasa gudunmawar ga ci gaban Kankara, Jihar Katsina, da Nijeriya baki daya.

Zan ba da wakilci mai kyau kuma mai ma’ana ta hanyar tabbatar da yin magana da warware matsalolin da aka gano a Kankara a cikin iyawa ta.

Domin yakar tabarbarewar rashin tsaro da rashin aikin yi, zan kuma bullo da tsare-tsare don rage radadin talauci da rashin aikin yi tsakanin matasa, mata, da sauran jama’a.

Hon J.man Ya kara da cewa Na shirya kuma na dauki nauyin shirye-shirye ga dalibai, kuma insha Allahu zan yi aiki idan aka zabeni a matakin Jamiyya PDP kuma aka ayyanani wanda ya lashe zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta zata shirya. domin ilimi shi ne hanya mafi dacewa wajen magance wannan matsalar rashin tsaro da ta addabi kasarmu. 

">

Da yake godewa jam’iyyar PDP bisa damammaki da ta ba shi, ya kuma yi kira ga ‘yan Nijeriya da su rungumi rajistar masu kada kuri’a da hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ke yi domin zaben yan takarar da suka dace domin ceto Najeriya daga halin da take ciki a zaben 2023

">

DAILY EPISODE HAUSA

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Coronavirus Ta Kashe Mutum

Coronavirus Ta Kashe Mutum 39 A China

Matsalar ‘Dannau

Mece Ce Gaskiyar Matsalar ‘Dannau’ A Mahangar Likitanci?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In