">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Ýan Bindiga Sun Kai Hari Makarantar Sojoji Ta NDA Kaduna, Sunyi Garkuwa Da Soja

by Maryam Umar Said
August 24, 2021
in Technologies
0
Ýan Bindiga Sun Kai Hari Makarantar Sojoji Ta NDA Kaduna, Sunyi Garkuwa Da Soja
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

">
">

 ‘Yan bindiga sun kai hari Makarantar horas da Sojoji ta Nigeria Defence Academy, NDA, da ke garin Kaduna

A yadda rahotanni suka zo mana ‘yan bindigar sun kashe sojoji biyu sannan suka sace guda daya yayin harin da suka kai misalin qarfe 1 na daren Litinin.

Mai magana da yawun Makarantar Sojojin, Manjo Bashir Muhammad Jajira, ya tabbatar da kai harin.

Ya ce ‘yan bindigar sun shiga bangaren gidaje na Makarantar inda suka kai hari, lamarin da ya yi sanadin mutuwar jami’ansu biyu sannan aka sace guda daya.

Manjo bashir ya tabbatar da cewa, mazauna barikin NDA da ‘yan makarantar horas da sojoji suna cikin koshin lafiya a Makarantar.

Muna tabbatar wa jama’a cewa za a kamo wadannan ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba nan gaba kadan, sannan a ceto jami’in da aka sace, kamar yadda ya fada.

Ya kara da cewa hukumomin Makarantar da hadin gwiwar Runduna ta Daya ta Sojin Kasan Najerriya da Rundunar Horas da Sojin Sama da ma sauran jami’an tsaro da ke Kaduna, sun soma bin bayan ‘yan bindigar da zummar far musu da kuma ceto wanda aka sace.

Al’amarin ya girgiza ýan Najeriya, inda suke cikin rudanin ganin cewa wadanda zasu ba su kariya su ma ba su tsiraba.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Kotu Ta Tilastawa Likitoci Masu Neman Qwarewa Da Su Janye Yajin Aiki

Kotu Ta Tilastawa Likitoci Masu Neman Qwarewa Da Su Janye Yajin Aiki

Sojoji Sun Dauki Alwashin Daukar Fansa Kan Kashe Sojoji Da Garkuwa Da Su A NDA Kaduna

Sojoji Sun Dauki Alwashin Daukar Fansa Kan Kashe Sojoji Da Garkuwa Da Su A NDA Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In