">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Sojoji Sun Yi Nasarar Gano Maboyar Riqaqqun Ýan Bindiga Tare Da Hallakasu – Kaduna

by Maryam Umar Said
August 8, 2021
in Technologies
0
Sojoji Sun Yi Nasarar Gano Maboyar Riqaqqun Ýan Bindiga Tare Da Hallakasu – Kaduna
Share on FacebookShare on Twitter
">

Gwamnatin Jihar Kaduna a yau Lahadi ta ce sojoji sun sami nasarar kashe rikakkun ’yan bindiga guda hudu a tsaunin Maikwandaraso a Karamar Hukumar Igabi da ke Jihar.

Maikwandaraso dai wani tsauni ne dake dab da kauyen Karshi, kuma ya yi iyaka da dazukan Kawara da Malul, wadanda suka yi kaurin suna a yankin Karamar Hukumar ta Igabi, kuma nan ne aka yi ittifakin ya zama maboyar ’yan bindigar.

An kashe ’yan bindigar ne bayan wata musayar wuta tsakaninsu da sojoji, a yunkurin da jami’an tsaro ke yi na fatattakarsu.

Kwamishinan Tsaro da Al’amuran Cikin Gida na Jihar, Samuel Aruwan ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Ya ce wadanda aka kashe din sun hada da Alili Bandiro, Dayyabu Bala, Bala Nagwarjo da kuma Sulele Bala.

Kwamishinan ya kara da cewa an kashe wasu da dama yayin hare-haren da aka kai musu ta sama.

Sanadiyyar samun rahoton nasarar da sojojin suka yi, Gwamna Nasir El-Rufa’i ya bayyana farin cikinsa a kan haka, tare da godewa sojojin bisa namijin kokarin da suke yi wajen kawar da bata-garin.

">

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Cimma Matsaya Da Likitoci Masu Neman Qwarewa

Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Cimma Matsaya Da Likitoci Masu Neman Qwarewa

Ba Za Mu Biya Ku Albashi Ba Matsawar Kuna Yajin Aiki – Gwamnati Ga Qungiyar NARD

Ba Za Mu Biya Ku Albashi Ba Matsawar Kuna Yajin Aiki - Gwamnati Ga Qungiyar NARD

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In