">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Sasanci Da Ýan Ta’adda Da Hadin Kan Gwamnoni Zai Kawo Zaman Lafiya – Masana

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
in Best Store, Individual, Uncategorized
0
Hadin Kan Gwamnonin Arewa Da Sasanci Da Ýan Ta'adda Zai Kawo Zaman Lafiya - Masana
Share on FacebookShare on Twitter
">

Shugaba kuma mawallafin jaridar Blueprint, Muhammad Idris, ya bayyana cewa sasanci da ýan ta’adda da kuma samun daidaiton ra’ayi tsakanin gwamnoni wajen tsaro shine kadai hanyar da za a samu zaman lafiya a yankunan da ta’addancin ya addaba.

Ya bayyana hakan ne a wani taro da ya halarta wanda Nigerian Institute of Public Relations (NIPR) ta shirya.

Ya goyi bayan Gwamnatin Kaduna a kan kin tattaunawa ko biyan kudin fansa ga ‘yan ta’addan domin a cewarsa be kamata ace suna cin ribar laifukan da suke aikatawaba.

Amma yana da muhimmanci a samar da wata hanya da zata bada damar sanin halin da ýan ta’addan ke ciki, wanda hakan zai bada damar samun mafita a harkokin tsaro.

RelatedPosts

Majalisar Wakilai Za Ta Tattauna Kan Kudirin Gyaran Haraji

EFCC Ta Kama Jami’an Haraji 5 Kan Satar Biliyan 1.2 a Katsina

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

Bama-baman Lakurawa Ne Suka Kashe Mutane A Silame Ba Harin Sojoji Ba – Sojoji.

Ya qara da cewa, ya zama dole ga al’umma su samar da hadin kai tsakaninsu domin kawo karshen wannan halin da ake ciki.

A zaman taron Dr. Shu’aibu Shehu Aliyu ya qara da cewa rashin samun daidaito tsakanin gwamnonin wajen shawo kan matsalar tsaro shine babban dalilin da ya sa aiyukan ta’addancin ke kara habaka a arewacin Kasar nan.

Kamar yadda ya ce, wasu Gwamnonin na neman sasanci da tattaunawa da ýan ta’adda, wasu kuma basu bada kofar hakan ba, a yayinda kuma samun daidaiton matakan ne zai kawo zaman lafiya a yankunan.

Ya kara da cewa bayanai sun bayyana cewa, masu satar shanu na fitar da shanu zuwa kasashen kewaye kamar su Mali, Ivory coast, Chad da sauransu a madadin makamai, wanda rashin daukar mataki a kan hakan zai wanzar da ci gaban ta’addanci.

">

A kwana kwanan nan Dr. Ahmad Sheikh Gumi yayi magana makamanciyar wan nan.

 

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Kan Kudirin Gyaran Haraji

Majalisar Wakilai Za Ta Tattauna Kan Kudirin Gyaran Haraji

by Abubakar Ismail kankara
February 12, 2025
0

Majalisar wakilai za ta ci gaba da muhawara kan kudirin gyaran haraji da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar...

Hukumar Tattara Haraji

EFCC Ta Kama Jami’an Haraji 5 Kan Satar Biliyan 1.2 a Katsina

by Abubakar Ismail kankara
January 14, 2025
0

Daga: Muhammad Aminu Kabir Hukumar Dake Yaƙi Da Ta'annuti Ga Tattalin Arzikin Ƙasa Cin Hanci Da Rashawa EFCC Ta Kama...

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Gobara Ta Lalata Sama da Gidaje 10,000 a California, Mutane 7 Sun Mutu Jami'ai a birnin Los Angeles sun ce...

Bama-baman Lakurawa Ne Suka Kashe Mutane A Silame Ba Harin Sojoji Ba – Sojoji.

Bama-baman Lakurawa Ne Suka Kashe Mutane A Silame Ba Harin Sojoji Ba – Sojoji.

by Abubakar Ismail kankara
December 29, 2024
0

Rundunar sojin Najeriya ta ce bama-baman da Lakurawa suka ajiye a ƙauyukan da sojojin suka kai wa hari ne suka...

Mataimakin shugaban jam’iyyar Apc na shiyyar Funtua ya yi taro da shugabannin mazabun shiyya (117) na Apc.

Mataimakin shugaban jam’iyyar Apc na shiyyar Funtua ya yi taro da shugabannin mazabun shiyya (117) na Apc.

by Abubakar Ismail kankara
September 4, 2021
0

Mataimakin shugaban jam’iyyar Apc na shiyyar Funtua ya yi taro da shugabannin mazabun shiyya (117) na Apc. A ranar Juma’a...

Aikin Ýan Bindiga Bai Shafi Yare Ko Addini Ba – El-Rufa’i

Aikin Ýan Bindiga Bai Shafi Yare Ko Addini Ba – El-Rufa’i

by Maryam Umar Said
August 30, 2021
0

Riqaqqun ýan ta'addan da aka fi sani da Ýan bindiga, wadanda suka yi kaurin suna wajen satar shanu, garkuwa da...

Next Post
Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

NIGERIAN YOUTH LEADERSHIP INITIATIVE’ TAYI TARON GANGAMI A KATSINA

NIGERIAN YOUTH LEADERSHIP INITIATIVE' TAYI TARON GANGAMI A KATSINA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In