">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Jami’ar IBB Ta Ninka Kudin Karatun Dalibai

by Maryam Umar Said
August 5, 2021
in Sport Stories, Uncategorized
0
Jami’ar IBB Ta Ninka Kudin Karatun Dalibai
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Majalisar Wakilai Za Ta Tattauna Kan Kudirin Gyaran Haraji

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

">

Shugabannin jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida IBBUL dake Jihar Niger sun sanar da dalibai cewa an kara kudin makarantar ga dukkan dalibai.

Idan ba a manta ba a kwanakin baya ne gwannatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin El Rufa’i ta ninka kudin makarantar kasu Wanda hakan ya janyo cheche kuce sosai da zanga zangar dalibai amma duk da haka gwannatin bata fasa ba.

A cewar takardar wacce Rijistran jami’ar, M.A Abdullahi ya rattafa hannu, dalibai zasu fara biyan kudi har naira Dubu dari biyu (N200,000).

A karin da aka yi, sabbin dalibai yan asalin jihar Neja zasu fara biyan N129,675.00 yayinda tsaffin dalibai zasu fara biyan N67,925.00.

Dalibai kuma wadanda ba yan asalin jihar ba zasu fara biyan N200,210.00 yayinda tsaffin zasu fara biyan N117,325.00
“Muna sanar ga daukacin jama’a, musamman iyaye, sabbi da tsaffin daliban jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida Lapai, cewa shugabannin makarantar a zamansu na 50 ranar Talata, 1 ga Yuni, 2021, sun amince da kara kudin dukkan dalibai daga sabuwar Shekarar 2020/2021.

Saboda haka, dukkan sabbi da tsaffin dalibai su fara rijista ranar 16 ga Agusta, 2021. Duk wanda kuma bai yi da wuri ba za’a ci shi tara.

">
Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Kan Kudirin Gyaran Haraji

Majalisar Wakilai Za Ta Tattauna Kan Kudirin Gyaran Haraji

by Abubakar Ismail kankara
February 12, 2025
0

Majalisar wakilai za ta ci gaba da muhawara kan kudirin gyaran haraji da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar...

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Hukumar Tattara Haraji

EFCC Ta Kama Jami’an Haraji 5 Kan Satar Biliyan 1.2 a Katsina

by Abubakar Ismail kankara
January 14, 2025
0

Daga: Muhammad Aminu Kabir Hukumar Dake Yaƙi Da Ta'annuti Ga Tattalin Arzikin Ƙasa Cin Hanci Da Rashawa EFCC Ta Kama...

Next Post
Iyaye Sun Koka – Dalibai 80 Har Yanzu Suna Hannun Ýan Garkuwa, Kaduna

Iyaye Sun Koka - Dalibai 80 Har Yanzu Suna Hannun Ýan Garkuwa, Kaduna

Kaduna: Dakatar da Aikin Da Gwamnati Ta Fara Ya Ta’azzara Ambaliyar Ruwa Da Zaizayar Qasa A Rigasa

Kaduna: Dakatar da Aikin Da Gwamnati Ta Fara Ya Ta'azzara Ambaliyar Ruwa Da Zaizayar Qasa A Rigasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In