">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Iyaye Sun Koka – Dalibai 80 Har Yanzu Suna Hannun Ýan Garkuwa, Kaduna

by Maryam Umar Said
August 7, 2021
in Technologies
0
Iyaye Sun Koka – Dalibai 80 Har Yanzu Suna Hannun Ýan Garkuwa, Kaduna
Share on FacebookShare on Twitter
">

 

Iyayen daliban da aka yi garkuwa da su na makarantar sakandire ta Bethel Baptist dake jihar kaduna, sun koka cikin tsananin baqin ciki kasancewar sauran daliban 80 har yanzu suna hannun ýan garkuwa da mutane.

In zamu tuna, ýan garkuwar sun kwashi yaran ne ranar litinin 5 ga watan juli na shekarar 2021, inda suka dauki dalibai 161.

A cikinsu dalibai 41 ne suka kubuta inda guda biyu suka tsere, daya an sako saboda rashin lafiya sai kuma guda 38 a bisa yarjejeniyar fansa.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Fiye da makarantu biyar ne a kaduna suka samu harin ýan garkuwa, sanadiyyar haka dalibai shida suka rasa rayukansu da yawa kuma suka raunata, kamar yadda gwamnatin kaduna ta tabbatar da cewar bazatayi sulhu da ýan ta’adda ba.

Hakan yasa gwamnatin kaduna ta canjawa ýan bautar qasa waje ta kuma rufe makarantu13 da suke cikin hadarin farmakin ýan bindiga.

DAILY EPISODE ta tattara cewar, adadin dalibai 80 ne suke hannun ýan garkuwa, inda kimanin kudi naira miliyan 60 aka kashe don kubutar da wasu daga cikin daliban.

Shugaban jiha na qungiyar Christian Association of Nigeria (CAN), Rev. John Joseph Hayab, a wata hirar shi da reuters ya bayyana cewa ýan garkuwar na neman kudi a qalla miliyan daya akan kowane dalibi inda ya hada jimillar kudi naira miliyan 80 a matsayin kudin fansar su.

">

Iyayen sun bayyana cewar su kadai suke jin zafi na rashin yaransu a tare da su.

Wani daga cikin iyayen ya bayyana irin matsanancin halin da suke ciki, inda yake cewa “Na saida gonaki da wasu muhimman kadarorinmu, har yayan yaron sae da ya sadaukar da kudin karatunsa don dai yaga qaninsa ya kubuta”.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

 

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Kaduna: Dakatar da Aikin Da Gwamnati Ta Fara Ya Ta’azzara Ambaliyar Ruwa Da Zaizayar Qasa A Rigasa

Kaduna: Dakatar da Aikin Da Gwamnati Ta Fara Ya Ta'azzara Ambaliyar Ruwa Da Zaizayar Qasa A Rigasa

fashewar tankokin manfetur

Cutar Amai Da Gudawa Ta Yi Ajalin Mutane 60 A Katsina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In