">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Gwamnati Tayi Gargadin Daukar Kwakwkwaran Mataki Ga Duk Ma’aikacin Da Ya fallasa Takardun Sirrinta

by Maryam Umar Said
August 3, 2021
in Sport Stories
0
Gwamnati Tayi Gargadin Daukar Kwakwkwaran Mataki Ga Duk Ma’aikacin Da Ya fallasa Takardun Sirrinta
Share on FacebookShare on Twitter
">

Gwamnatin Tarayya ta yi barazanar fara korar duk jami’in da ta samu da hannu a fallasa takardun sirrin gwamnati ta kafafen sada zumunta na zamani.

Shugabar Ma’aikata ta Kasa, Dokta Folasade Yemi-Esan ce ta yi gargadin a wata wasika da ta fitar mai dauke da kwanan watan biyu ga Agustan 2021.

Wasikar, mai taken ‘Fallasa sirrin gwamnati ta kafafen sada zumunta ba bisa ka’ida ba’ na dauke da lambar HCSF/3065/Vol.1 /94.

Karo na biyu kenan da gwamnatin ke bayar da irin wannan gargadin a cikin shekara daya.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

A cewar wasikar, “Wannan ba dabi’ar da za mu lamunta ba ce ta fallasa wasikun gwamnati, kwafin dokoki, takardun taruka ko kowanne irin sirri na gwamnati ta kafafen sada zumunta.

“Hakan ba karamin sakaci ba ne da kuma saba wa rantsuwar da ma’aikata suka yi lokacin daukarsu aiki, wanda kuma zai iya kai wa ga kora daga aiki, kamar yadda dokokin aikin gwamnati suka tanada.

“Saboda haka, Manyan Sakatarori da shugabannin hukumomi su yi kokarin yada wannan wasika ga dukkan ma’aikata don su san da ita,” inji sanarwar.

Ko a watan Maris sai da gwamnatin ta fitar da makamanciyar irin wannan sanarwar tare da barazanar daukar kwakkwaran mataki kan duk wanda ya yi kunnen uwar shegu da ita

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

">

 

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane Sama Da 40 A Jihar Filato

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane Sama Da 40 A Jihar Filato

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In