">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Da Dumi-Dumi – Daliban Islamiyyar Tegina Sun Samu Kubuta, Neja

by Maryam Umar Said
August 27, 2021
in Technologies
0
Da Dumi-Dumi – Daliban Islamiyyar Tegina Sun Samu Kubuta, Neja
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Ýan bindigar da sukayi garkuwa da daliban Salihu Tanko Islamiyya, Tegina da ke jihar Neja sun sako su a yammacin ranar Alhamis.

In ba mu manta ba sun yi garkuwa da dalibai 136 ne ranar Lahadi 30 ga watan Mayu, a Tegina qaramar hukumar Rafi da ke Neja.

Sha shida daga cikin daliban sun samu kubuta inda guda shida suka rasa rayukansu sanadiyyar cututtuka da dama a lokacin da suke tsare.

Daily Episode ta tattaro cewa daliban an sake su ne a qauyen Kampany Doka da ke qaramar hukumar Birnin Gwari, Jihar Kaduna, a bisa yarjejeniyar kudin fansa.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Iyayen yaran sun hada kimanin kudi naira miliyan 50 inda ýan bindigar suka qi amincewa su sake yaran akan suna buqtar kudi naira miliyan 200.

A haka dai iyaye, ýan uwa, abokan arziqi da ma wasu suka qara tattara kudi kimanin naira miliyan 30, amma du da haka haqansu bai cimma ruwa ba domin ýan bindigar sun riqe wanda ya kai kudin akan sai an ciko naira miliyan 4 da dubu dari shida.

Bincike ya bayyana cewa an biya qarin naira miliyan 20, inda mazaunin garin wanda ya shaidawa Daily Episode cewa a yayin karbo yaran ya ga sababbin babura qirar Honda ACB guda shida wanda a qalla kowanne daya zai kai naira 650,00.

Daga nan an dauki yaran zuwa mina babban birnin Neja, inda likitoci suke duba su kafin daga bisani a hada su da iyayensu.

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Farmakin Ýan Bindiga – Kisan Mutane 9 A Dan Kumeji, Katsina

Farmakin Ýan Bindiga - Kisan Mutane 9 A Dan Kumeji, Katsina

Ko Su Biya Ýan Bindiga Haraji Ko Su Kashesu Ko Su Noma Gonakinsu – Qauyukan Zamfara

Ko Su Biya Ýan Bindiga Haraji Ko Su Kashesu Ko Su Noma Gonakinsu - Qauyukan Zamfara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In