">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Ba Za Mu Biya Ku Albashi Ba Matsawar Kuna Yajin Aiki – Gwamnati Ga Qungiyar NARD

by Maryam Umar Said
August 13, 2021
in PC Games
0
Ba Za Mu Biya Ku Albashi Ba Matsawar Kuna Yajin Aiki – Gwamnati Ga Qungiyar NARD
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Yajin Aiki – Gwamnati Ta Saba Yarjejeniyarta, ASUU

Kotu Ta Tilastawa Likitoci Masu Neman Qwarewa Da Su Janye Yajin Aiki

Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Cimma Matsaya Da Likitoci Masu Neman Qwarewa

Martani Ga Arewa: Yarbawa Za Su Fara Yajin Aikin Cin Nama

">

In baku manta ba a baya ana neman matsayane tsakanin gwamnatin tarayya da qungiyar likitoci masu neman qwarewa (NARD). Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Cimma Matsaya Da Likitoci Masu Neman Qwarewa

Rashin cimma wannan matsaya yasa gwamnatin tarayya tace, bazata ci gaba da biyan maaikatan kungiyar likitoci masu neman qwarewa albashiba.

Ministan lafiya Dr. Osagie Ehanire ne ya bayyana hakan yayin taron ministoci na maka-mako.

Yace, an yanke hukuncinne saboda hakan ya zama wajibi domin kuwa yajin aikin nasu bashi da makama ba shi da tushe.

Dr. Ehanire yace, kungiyar kwadago ta duniya ta amince da irin wannan mataki na rashin biyan ma’aikata albashi matuqar ba suyi aikin su ba.

Ministan ya qara da cewa, yanzu a halin da ake ciki gwamnati ta yi qarar kungiyar likitoci masu neman kwarewa a gaban kotun ma’aikata, kan cewa ba dalilin da zai sa gwamnati ta biya su albashi alhalin ba sa aiki a lokacin.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

">
Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Yajin Aiki – Gwamnati Ta Saba  Yarjejeniyarta, ASUU

Yajin Aiki – Gwamnati Ta Saba Yarjejeniyarta, ASUU

by Maryam Umar Said
August 30, 2021
0

Gwamnatin tarayya ta saba alkawarin da ta dauka, wanda hakan ya janyo kungiyar malaman jami'o'i ta kasa ASUU, shawarar komawa...

Kotu Ta Tilastawa Likitoci Masu Neman Qwarewa Da Su Janye Yajin Aiki

Kotu Ta Tilastawa Likitoci Masu Neman Qwarewa Da Su Janye Yajin Aiki

by Maryam Umar Said
August 24, 2021
0

Ana iya tuna cewa, tun a ranar 1 ga watan Agusta ne Likitocin suka shiga yajin aikin na sai baba...

Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Cimma Matsaya Da Likitoci Masu Neman Qwarewa

Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Cimma Matsaya Da Likitoci Masu Neman Qwarewa

by Maryam Umar Said
August 10, 2021
2

Gwamnatin tarayya ta kasa cimma matsaya tsakaninta da qungiyar likitoci masu neman qwarewa na qasa (NARD), domin kawo qarshen yajin...

Martani Ga Arewa: Yarbawa Za Su Fara Yajin Aikin Cin Nama

Martani Ga Arewa: Yarbawa Za Su Fara Yajin Aikin Cin Nama

by Abubakar Ismail kankara
March 3, 2021
0

Kungiyar kare hakkin Yarbawa ta Afenifere, tare da sanannen ɗan ta’addan nan Gani Adams, Sunday Adeyemo wanda akewa lakabi da...

Yajin aikin ‘yan A-Daidaita-Sahu yana ci gaba da gurgunta harkokin sufuri a Kano

Yajin aikin ‘yan A-Daidaita-Sahu yana ci gaba da gurgunta harkokin sufuri a Kano

by Abubakar Ismail kankara
February 23, 2021
0

An shiga rana ta biyu ta yajin aikin da direbobin babura masu kafa uku da aka fi sani da adaidaita...

League of Legends New Hero Update: Vel’Koz in First Contact

by Tien Nguyen
December 23, 2016
0

League of Legends released a new update for their hero Vel’Koz. You may need to check this update now.

Next Post
Najeriya Na Jerin Kasashen Da Suka Fi Yaki Da Cutar Korona – WHO

Najeriya Na Jerin Kasashen Da Suka Fi Yaki Da Cutar Korona - WHO

’Yan Fada Sun Kange Buhari Daga Masu Fadar Gaskiya —Dalung

’Yan Fada Sun Kange Buhari Daga Masu Fadar Gaskiya —Dalung

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In