">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Tuesday, October 14, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

An Haramta Zancen Dare Tsakanin Matasa A Kano

by Maryam Umar Said
August 27, 2021
in Gaming, Labarai
1
An Haramta Zancen Dare Tsakanin Matasa A Kano
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

">

Mahukuntan karamar hukumar Rano da ke Jihar Kano sun kafa wata sabuwar doka da za ta hana zance ko hirar dare tsakanin ýan mata da samari matasa har da zawarawa.

Mahukuntan sun ce sun sanya dokar ce tsakanin masu neman aure a fadin karamar hukumar da zummar kawo tsafta tsakanin samari da ’yan mata da ma zawarawa.

Wata sanarwa da Shugaban Karamar Hukumar Rano, Dahiru Muhammed Ruwan Kanya, ya fitar ta ce an dauki matakin ne ganin yadda ake lalata ’yan mata da sunan neman aure.

Shugaban Karamar Hukumar, ya ce lalacewar tarbiyya ce dalilin kafa dokar, don haka ya zama tilas su tabbatar da kyakkyawar tarbiyya a tsakanin matasa da zawarawan yankin.

Ya kara da cewar, daga yanzu iyaye da sauran al’ummar gari za su tabbatar ana zance bisa tsarin da aka shimfida.

Kazalika, ya ce hukumar Hisbah da sauran masu ruwa da tsaki a Rano da suka hada da limamai da manyan gari za su tabbatar da dorewar dokar.

Sannan ya kara da cewa jami’ai za su rika gudanar da sintiri domin tabbatar da cewa ba a samu masu kunnen kashi da za su yi fatali da dokar ba.

Wannan ba shi ne karo na farko da aka kafa irin wannan doka a jihar Kano ba.

Ko a watannin da suka gabata mahukunta a unguwar Tudun Yola da ke Birin Kano sun kafa dokar hana zancen dare a tsakanin samari da ’yan mata domin gujewa aikata barna.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

">
Source: Dailytrust
Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Riqaqqen ‘Dan Bindiga Ya Nemi Gwamnati Ta Biyashi Diyyar Asarar Da Aka Yi Masa – Katsina

Riqaqqen 'Dan Bindiga Ya Nemi Gwamnati Ta Biyashi Diyyar Asarar Da Aka Yi Masa - Katsina

Yanzu Haka Kungiyar Taliban Tana Da Damar Mallakar Sama Da Dala Biliyan 85

Yanzu Haka Kungiyar Taliban Tana Da Damar Mallakar Sama Da Dala Biliyan 85

Comments 1

  1. Salisu Muhammad Diso says:
    4 years ago

    Masha Allah!!
    wannan doka tayi daidai!!

    gabadai-gabadai Hukumar Hisbah!!!!

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In