">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Allah Ya Yiwa Mahaifiyar Aminu Ala Rasuwa

by Maryam Umar Said
August 4, 2021
in Sport Stories
0
Allah Ya Yiwa Mahaifiyar Aminu Ala Rasuwa
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

">

Rahotanni daga birnin Kano na bayyana cewar Manyan malamai, ‘yan kasuwa, ‘yan film, mawaka da sauran daukacin al’ummar musulmi sun yi tururuwa wurin halartar jana’izar mahaifiyar Aminu Ala, shahararren mawakin nan da misalin karfe 9:06 na safiyar jiya a gidansa dake unguwar Maidile.

Kammala jana’izar ke da wuya aka tattara zuwa kaita makwancinta dake makabartar tarauni. Bayan kammala hakan ne mujallar fim ta tattauna da Ala don jin ta bakinsa inda yace:

“Dukkan mai rai mamacine kuma yana jiran ranar mutuwarsa don haka ta koma ga mahaliccinta. Muna mika godiyarmu ga ubangiji mahalicci da ya rabamu da duka iyayenmu lafiya, da mahaifina Sharif Adamu Maidoki da Mahaifiyata Hajiya Bilkisu Adamu.

Mun zauna lafiya da ita cikin so da kauna da amana kuma Allah ya rabamu lafiya, tana tsananin yabona da ‘yan uwana kuma duk ‘yan uwanta suna alfahari da ita.

Mahaifiyata mai zumunci ce don ko kwana biyu da suka gabata sai da ta kai ziyara taje duba mara lafiya a asibiti, wanda hakan yayi sanadiyyar rikicewar jikinta.Tayi fama da hawan jini na fiye da shekaru arba’in kuma mai kula da kiyaye dokokin asibiti ce.

Ala ya mika sakon godiyarsa ga duk wadanda suka halarci jana’izar da ma wadanda basu samu dama ba. Inda yace: Hakika masoya sun nuna min soyayya da halacci kuma hakan ya nuna ana zaune lafiya ne musamman abokan sana’a da iyaye.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

">
Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Jamhuriyar Nijar Ta Cika Shekara 61 Da Samun ’Yanci

Jamhuriyar Nijar Ta Cika Shekara 61 Da Samun ’Yanci

Rasuwar Sanata Nuhu Aliyu Babban Rashi Ne Ga Jihar Neja

Rasuwar Sanata Nuhu Aliyu Babban Rashi Ne Ga Jihar Neja

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In