">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Aikin Ýan Bindiga Bai Shafi Yare Ko Addini Ba – El-Rufa’i

by Maryam Umar Said
August 30, 2021
in Application, Best Store, Technologies
0
Aikin Ýan Bindiga Bai Shafi Yare Ko Addini Ba – El-Rufa’i
Share on FacebookShare on Twitter
">

Riqaqqun ýan ta’addan da aka fi sani da Ýan bindiga, wadanda suka yi kaurin suna wajen satar shanu, garkuwa da kisan mutane a yankin Arewacin Najeriya, sun yi garkuwa da mutane kimanin 970, inda suka kashe mutane a ‘kalla 1972 a fadin jihar Kaduna a shekarar da ta gabata.

Kwamishinan kula da tsaro da ala’muran cikin gida, Samuel Aruwan ya tabbatar da hakan a bayaninsa a wani taro da Nigerian Institute of Public Relation (NIPR) ta shirya a ranar Asabar din da ta gabata.

Kwamishinan wanda ya wakilci gwamnan jihar Kaduna a taron ya bayyana yadda karara sakacin gwamnatin da ta shude wajen kula da masu satar shanu ya haifar da halin da ake ciki yanzu a Arewacin Najeriya.

A cewarsa ýan bindiga qungiyar wasu bata gari ce da take wakiltar ta’addanci ba ta shafi yare ko addini ba, ba kamar a baya ba da aka ta’allaqa laifukan ga fulani makiyaya ba, Gwamnan ya zargi bata garin da suke kaiwa fulani hari da sunan fansar wani aikin ta’addanci da aka yi masu ko kawai saboda qabilanci wanda hakan shi ya tunzura fulanin har suka yawaita wajen aikata laifuka kuma mafi yawan da abin yake shafa.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Ya qara da cewa yawaitar makamai da qwayoyi sun qara tabarbarewar lamarin gyaran tsaro. Amma du da haka gwamnatin Kaduna tayi iya bakin qoqarin ta wajen qwace muggan makamai da dama tun daga farkon shekara har zuwa yanzu.

Cikin makaman da aka samu nasarar karba sun hada da; bindiga me tashin bom RPG guda daya, AK 47 guda 44, AK 49 guda 1, Barika pistol guda 1 da kuma bulet guda 4,4884.

Ya qara jaddada cewar tun shekarar 2015 gwamnatin Kaduna ta tsaya akan cewar bazata yi sulhu da ýan bindiga  ba ko biyan kudin fansa ga masu garkuwa saboda hakan yana qara sa mutanene cikin hatsari da kuma qarfafa ýan ta’addan. A sabili da haka bekamata ace dan ta’adda yana cin ribar laifukan da yake aikatawaba yakamata ne ya fuskanci hukunci da fushin doka.

">

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Hadin Kan Gwamnonin Arewa Da Sasanci Da Ýan Ta'adda Zai Kawo Zaman Lafiya - Masana

Sasanci Da Ýan Ta’adda Da Hadin Kan Gwamnoni Zai Kawo Zaman Lafiya – Masana

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

Shugaba kuma mawallafin jaridar Blueprint, Muhammad Idris, ya bayyana cewa sasanci da ýan ta'adda da kuma samun daidaiton ra'ayi tsakanin...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Next Post
Buhari Zai Qaddamar Da Sabon Shirin Da Zai Samarwa Da Matasa 20,000 Aiki

Buhari Zai Qaddamar Da Sabon Shirin Da Zai Samarwa Da Matasa 20,000 Aiki

Qarin Haraji Ya Janyo Hauhawar Farashi A Najeriya – Buhari

Qarin Haraji Ya Janyo Hauhawar Farashi A Najeriya - Buhari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In