">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Harin NDA – Ýan Bindiga Sun Janyo Ruwan Dafa Kansu, Gwamnati Da Sojoji Sun Fusata

by Maryam Umar Said
August 25, 2021
in Technologies
0
Harin NDA – Ýan Bindiga Sun Janyo Ruwan Dafa Kansu, Gwamnati Da Sojoji Sun Fusata
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

">

Shugban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce harin da ‘yan bindiga suka kai Kwalejin Horas da Sojoji ta NDA Kaduna ya qara qarfafawa gwamnati da jami’an tsaro gwuiwa ne.

Shugaba Buhari ya miƙa ta’aziyyarsa ga iyalan sojoji biyu da ýan bindigar suka kashe a ranar Litinin da tsakar dare, yana mai tabbatar da cewa sai an dauki fansar rayukansu ba zasu tafi a banzaba, cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban qasar Femi Adesina ya fitar a ranar Laraba.

Shugaba Buhari ya ce wannan harin da aka kai zai jawo hanzarta kawo ƙarshen duk wani aikin ta’addanci a qasar, ganin cewa harin na zuwa ne a lokacin da sojojin suka matsa wa ‘yan fashi da masu garkuwa da mutane da sauran masu aikata laifuka, kuma abin da sojoji ke yunƙurin cimmawa kenan cikin ƙanƙanin lokaci.

Sanarwar ta ƙara da cewa “maimakon hakan ya sanyaya gwiwar dakarunmu kamar yadda aka tsara, zai ƙara musu azama ne wajen kawo ƙarshen miyagu a ƙasar nan, a cewar Buhari”.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

">
Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Ýan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Mai Zaman Makoki Kwana Daya Bayan Rasuwar Mijinta – Katisna

Ýan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Mai Zaman Makoki Kwana Daya Bayan Rasuwar Mijinta - Katisna

Da Dumi-Dumi – Daliban Islamiyyar Tegina Sun Samu Kubuta, Neja

Da Dumi-Dumi - Daliban Islamiyyar Tegina Sun Samu Kubuta, Neja

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In