">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, October 12, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Sabuwar Dokar Man Fetur Ba Za Ta Sa Ýan Najeriya A Wahalaba – PPPRA

by Maryam Umar Said
August 23, 2021
in Labarai
0
Sabuwar Dokar Man Fetur Ba Za Ta Sa Ýan Najeriya A Wahalaba – PPPRA
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

">
">

Sabuwar dokar man fetur doka ce da aka dade ana sa ran a qaddamar da ita tun lokacin mulkin tsohon shugaban qasa Olusegun Obasanjo inda ya aike da dokar zuwa majalisar dattawa ta qasa a Afrilun shekarar 2002, haka shuwagabannin qasar da suka biyo baya ma, amma dokar bata samu sahalewar majalisar ba sai a shekarar 2018, inda a Augustan 2021 ne shugaba Muhammadu Buhari ya samu damar rattabawa dokar hannu.

Hukumar da ke kula da farashin mai a Najeriya ta bayyana cewa akwai matakai da gwamnati ke ɗauka ta yadda ba za a samu hauhawar farashin mai ba sakamakon sauye-sauyen da sabuwar dokar inganta harkar ta kawo a ƙasar.

Tun da gwamnatin APC a Najeriya ta sanar da matakin rusa babban kamfanin mai na ƙasar NNPC a cikin sauye-sauyen da za a yi wa fannin man kasar karkashin sabuwar dokar inganta harkokin man fetur, ƴan ƙasar ke bayyana fargaba ga yiyuwar tsadar farashin man fetur.

Babban jami’in hulɗa da jama`a na hukumar PPPRA da ke kula da farashin mai a Najeriya Kimchi Apollos, a hirarsa da BBC ya kawar da fargabar da wasu ke yi cewa za a samu karin farashin mai.

Ya ce gwamnati na tattaunawa da ɓangaren ƙungiyoyin kwadago da nufin ɗaukar matakan da za su taimaka wajen ganin farashin man bai jefa ƴan Najeriya cikin wahala ba.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Ýan Bindiga Sun Kai Hari Makarantar Sojoji Ta NDA Kaduna, Sunyi Garkuwa Da Soja

Ýan Bindiga Sun Kai Hari Makarantar Sojoji Ta NDA Kaduna, Sunyi Garkuwa Da Soja

Kotu Ta Tilastawa Likitoci Masu Neman Qwarewa Da Su Janye Yajin Aiki

Kotu Ta Tilastawa Likitoci Masu Neman Qwarewa Da Su Janye Yajin Aiki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In