">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Sojoji Na Iya Bakin Kokarinsu Wajen Kawo Karshen Ýan Bindiga – Jihar Neja

by Maryam Umar Said
August 13, 2021
in Technologies
0
Sojoji Na Iya Bakin Kokarinsu Wajen Kawo Karshen Ýan Bindiga – Jihar Neja
Share on FacebookShare on Twitter
">

Rundunar sojojin Nijeriya ta bayyana cewa ‘yan bindiga suna kwasar kashinsu a hannu sakamakon hare-haren da suke kai musu a maboyarsu ba kakkautawa.

Rundunar sojojin sun yi nasarar kashe ýan bindigar da dama tare da jigata su.

Rundunar sojojin ta bayyana cewa ta samu wannan nasara ne lokacin da jirgin yaki mai saukan angulu mallakar rundunar sojojin saman Najeriya ya kai samame a Jihar Neja.

Idan ba a manta ba dai, Jihar Neja tana daya daga cikin jihojin da ‘yan bindiga suka addabawa da hare-hare suke kuma cin karensu babu babbaka.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

A satin da ya gabata, ýan bindiga sun tsare kauyen Tudun Fulani da ke babbar hanyar shiga garin Kontagora, inda har suka dakatar da zirga-zirgar ababen hawa na tsawon lokaci, kafin daga bisani su shige cikin daji.

A ranar juma’ar da ta gabata, ýan bindiga suka kaiwa Malam Abubakar Agaji Bobi hari cikin dare, sai dai basuyi nasarar daukar kowa ba, illa dai sun kwashe duk wani abu mai amfani a gidan.

Hakan ya faru ne sakamakon samun rahoto da iyalan mallam Abubakar sukayi dangane da harin ýan bindigar.

Mallam Abubakar dai ya taba fadawa hannun masu garkuwar, inda Allah ya tserar da shi, a wannan harin ma ya samu kubuta domin a lokacin baya gida.

A ranar Lahadi 8 ga watan Augusta, ‘yan bindiga suka sace kwamishinan yada labarai na jihar, Mohammed Sani Idris, inda ya samu kubuta a jiya Alhamis 12 ga watan Augusta 2021.

Adadin  jimillar mutane 238 ne aka yi garkuwa da su a cikin Jihar Neja.

Zuwa yanzu dai jami’an tsaron hadin guiwa da suka hada da ‘yan sintiri suna iya bakin kokarinsu na ganin sun kawo karshen hare-haren ýan bindigar a jihar baki daya, kamar yadda Malam Muhammad Nasiru Manta, kwamandan ‘yan sintiri na jihar ya shaida.

">

Rundunar sintiri ta musamman wadda gwamnatin jiha ta kafa, sun samu horo ne daga rundunar ‘yan sanda ta jihar.

">

A karon farko, rundunar tana aiki kafada da kafada da jami’an tsaron hadin guiwa da suka hada da sojoji da ‘yan sanda wanda suke fafatawa da ‘yan ta’addan.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Tare Za Mu Cimma Nasara – Matasa

Tare Za Mu Cimma Nasara - Matasa

Babban Tshohon Sakataren Tarayya Ya Rasu – Ahmed Joda

Babban Tshohon Sakataren Tarayya Ya Rasu - Ahmed Joda

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In