">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Kaduna: Dakatar da Aikin Da Gwamnati Ta Fara Ya Ta’azzara Ambaliyar Ruwa Da Zaizayar Qasa A Rigasa

by Maryam Umar Said
August 8, 2021
in Sport Stories
0
Kaduna: Dakatar da Aikin Da Gwamnati Ta Fara Ya Ta’azzara Ambaliyar Ruwa Da Zaizayar Qasa A Rigasa
Share on FacebookShare on Twitter
">

Mazauna unguwar Rigasa dake qaramar hukumar Igabi jihar Kaduna, sun gamu da annobar zaizayar qasa da kuma ambaliyar ruwa.

Inda hakan yayi sanadiyyar asarar gidaje da dama a daura road da bayan wuya, hakan ya tursasawa mazauna wurin barin gidajensu da zama ýan cirani a gurare daban daban.

Yanayin ya fara aukuwa ne lokaci mai tsawo, kamar yadda mazaunin unguwar sagir umar ya bayyana cewar a yankin bayan wuya, hadamammun masu lambukane suke toshe hanyoyin ruwan don qara girman lambunsu, ba tare da duba da hadarin hakan ga rayuka da kadarorin alumma ba.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Mazaunan daura road, sun shiga hadarin zabtarewa da zaizayewar qasa ne sanadiyyar cire wasu tsoffin manyan bishiyun mangwaro guda biyu da akayi a yankin, har ya kaiga samar da qaton kududdufin da ya taimakawa zabtarewar qasar da hadiye gidajen jama’a.

Bayan faruwar lamarin, rashin hanyar ruwa a yankin ya taimaka matuqa wajen ci gaba da zaizayewar qasar da yake cinye gidajen mazauna yankin.

Mazauna yankin sun rubuta takardu da dama zuwa ga qaramar hukuma, gwamnatin jiha, ecological fund da kuma ma’aikatar kula da muhalli ta qasa, game da halin da suke ciki akan a taimaka musu amma haqan su bai cimma ruwa ba.

SAMSUNG CSC
SAMSUNG CSC
SAMSUNG CSC

A qarqashin shugabancin Dr. Muhammad Mahmood Abubakar ne, a shekarar 2019 ma’aikatar kula da muhalli ta qasa ta turo ma’aikata tare da alqawarin shiga lamarin.

">

A disambar 2020 ne, ma’aikata suka zo suka fara aiki sai dai kash! Ba aje ko ina ba suka kwashe kayansu suka qara gaba, inda hakan ya qara ruruwar zaizayar qasar da ambaliya.

Rashin qarasa aiki ba baqon abu bane ga gwamnati, wanda hakan yana cutar da al’ummarta matuqa.

Mazauna yankin suna cikin hadari babba saboda gurbatacciyar iska da ruwa da rashin hanya.

">

Wasu daga cikin mazauna Abuja road sunyi qoqarin nemawa kansu mafita, ta hanyar bude hanyar ruwan da fatan hakan zai kawo musu sauqin ambaliyar ruwan da ya addabi gidajensu.

SAMSUNG CSC

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
fashewar tankokin manfetur

Cutar Amai Da Gudawa Ta Yi Ajalin Mutane 60 A Katsina

Sojoji Sun Yi Nasarar Gano Maboyar Riqaqqun Ýan Bindiga Tare Da Hallakasu – Kaduna

Sojoji Sun Yi Nasarar Gano Maboyar Riqaqqun Ýan Bindiga Tare Da Hallakasu - Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In