">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

An harbe ‘Yan Bindiga Yayinda Sukaje Karbar Kudin Fansa

by Maryam Umar Said
August 3, 2021
in Technologies
0
An harbe ‘Yan Bindiga Yayinda Sukaje Karbar Kudin Fansa
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

">

An harbe mutum biyu da ake zargin masu satar mutane ne, a lokacin da suka je karbar kudin fansa a garin Sabongida da ke karamar hukumar Gassol a jihar Taraba.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, wadanda ake zargin sun sace wani tsoho mai suna Alhaji Gambo.

Masu garkuwa da mutanen wato Sani da Musa, sun umarci iyalan Alhaji Gambo, su kai kudin fansa inda wani wuri, don haka aka shaidawa ‘yan kato da gora inda suka je dajin sukai musu kwantan bauna.

Jaridar ta ce masu satar mutanen dauke da muggan makamai, sun isa wajen, ba tare da sun san an yi musu kwantan bauna ba, inda ‘yan kato da gorar suka bude musu wuta a lokacin da suka sunkuya domin daukar kudin.

Nan take aka kubutar da tsohon, wanda daman sun zo karbar kudin fansar tare da shi.

Wani mazaunin garin ya shaidawa Daily Trust cewa, masu garkuwa da mutanen sun kashe mutane da dama a kauyen Borno-Korokoro, daTella, da Sabongida, da Dananacha, Jalingo zuwa Wukari da ke jihar Taraba.

Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar, ASP Abdullahi Usman,ya tabbatar da faruwar lamarin da kisan masu garkuwa da mutanen sai dai bai kara cewa komai bayan hakan ba.

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Maryam Umar Said

Maryam Umar Said

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Gwamnati Tayi Gargadin Daukar Kwakwkwaran Mataki Ga Duk Ma’aikacin Da Ya fallasa Takardun Sirrinta

Gwamnati Tayi Gargadin Daukar Kwakwkwaran Mataki Ga Duk Ma'aikacin Da Ya fallasa Takardun Sirrinta

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane Sama Da 40 A Jihar Filato

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane Sama Da 40 A Jihar Filato

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In